19.2 C
Kano
Tuesday, January 27, 2026

Kano Pillars Na Samun Nasara Wasannin ta Dake Gudana a Garin Asaba- Inji Muktar Adanna

7 Yuli 2023

Edita: Maikudi Muhammad Marafa

A yanzu haka Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars na samun nasara a wasannin da take Gudanarwa a garin Asabar Jihar Delta.

Sakataren rikon na magoya bayan kungiyar Kano Pillars ne Muktar Ibrahim Adanna ya bayyana hakan a wane takaitaccen sako daya turowa Jaridar Hausa ta fame News daga can garin Asaba.

Related Articles

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Stay Connected

0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -spot_img

Latest Articles